Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya samu sarautar gargajiya a jihar Ebonyi da ke kudu maso gabas yayin da ya tafi jihar yin kamfen.
Gwamna Abdullahi Sule na jam'iyyar APC ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsu Bola Ahmed Tinubu zai yi shekaru takwas kan mulki bayan Shugaba Buhari.
Akwai wasu jihohi 5 da ka iya zama matsala ga dan takarar shugaban kasa na APC duk da kuwa mallakin jam'iyyarsa ne. Akwai yiwuwar Tinubu ya rasa kuri'unsu.
Jam’iyyar APC ta nuna cewa sam bata damu da barazanar da jigonta, Babachir Lawal ke yi na zabar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ba.
An tsare jirgin ‘Dan Takaran Shugaban Kasa na jam’iyyar LP a 2023 watau Peter Obi a dalilin tsarin aiki, an yi hakan lokacin da yake shirin yin taron kamfe.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, yace shi da magoya bayansa ba zasu zabi Bola Ahmed Tinubu ba a 2023, sun cimma matsaya da jam'iyyar PDP.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin tarayya Abuja ta yi watsi da ƙarar da ake nemi ta haramta wa ɗan takarar shugaban kasa na APC shiga babban zaben 2023.
Dan majalisa kuma mamban PDP ya ba 'yan Najeriya shawarin yiwuwar zaban Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya ce tabbas Tinubu ba zai ba 'yan kasar nan kunya ba.
Tsohon sakataren gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Babachir Lawan ya bugi kirjin cewa jam'iyyar APC ba za ta taba yin nasara ba a zaben 2023 mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari