Bola Tinubu
Wani tsohon jigon jam'iyyar APC mai mulki, Cif Charles Udeogaranya, ya shawarci yan Najeriya da su zabi Peter Obi a babban zaben 2023 ko su shirya shan wahala.
Wani yanayi ya nuna loakcin da ga Tinubu, dan takarar shugaban kasa ya fito fili aka dama dashi a gangamin kamfen da aka gudanar a jihar Kano. Arewacin kasa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashin cewa ba zai janyewa kowanne ‘dan takara ba kuma duk wanda yace shekarar 2023 lokacinsa ne toh yayi babban kuskure.
Wasu Magoya-bayan Goodluck Jonathan a karkasin wata kungiya mai suna Citizens Network For Peace and Development in Nigeria tana goyon bayan Bola Tinubu a 2023.
Rabiu Musa Kwankwaso ya je Legas, a nan ya raba kan Kungiyar Yarbawa, wasu sun yi wa NNPP mubaya’a bayan sun yi irin haka ga Bola Tinubu da Peter Obi a baya.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, yace bisa la'akari da zahin abinda ake gani, Bola Tinubu ya cinye zaɓen Kano tun yanzu, zai ci Najeriya a 2023.
A rana ɗaya kuma a jiha Ɗaya watau jihar Delta, Bola Tinubu da Peter Obi sun sha mamaki yayin da mutane suka nuna musu ana tare wuraren gangami daban-daban.
An bukaci kiristocin Najeriya da su marawa Bola Tinubu, dan takarar jam’iyyar APC a zaben shugaban kasa na 2023 saboda kyakkyawar alakar da ke tsakanin su.
Fitacciyar ƙungiyar da ta yi fafutukar ganin Jonathan ya nemi komawa fadar shugaban kasa a inuwa APC, ta ayyana cikakken goyon bayanta ga Bola Tinubu a 2023.
Bola Tinubu
Samu kari