Bola Tinubu
A yau aka yi tarin kamfe na matan jam'iyyar APC a jihar Imo, a nan Remi Tinubu ta jero halayen Asiwaju Bola Tinubu na kwarai, ta roki ‘Yan Najeriya su zabe shi.
mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa ajam'iyyar PDP, Sen Dino Malaye yace takarewa Tinubu sabida ya samu matsala a yankinsa
Ganin cewa a watan Fubrairun 2023, za ayi zaben sabon shugaban kasa a Najeriya. Mun kawo wasu matsaloli da ke dankare su na jiran wanda zai zama Shugaban kasa.
Har yau cacar baki bai kare tsakanin Tunde Bakare da kwamitin yakin neman zaben Bola Tinubu ba. Bakare ya ce ko da ya fadi zabe, shi yana da takardun gaskiya.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya gargadi yan Najeriya cewa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP sai sayarwa abokansa kasar idan ya ci zabe.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya ce zai share rashawa da almundahanar kudi idan ya ci zabe.
Jigon PDP ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya ce yana shaidu a kasa da ke tabbatar da shi dan ta'adda ne kuma mai aikata munanan ayyuka.
APC za ta hada-kai da Jam’iyyar adawa domin a dankara PDP da kasa. Amma akwai ‘yan bangare dabam a jam’iyyar hamayyar kasar da ba su yarda a bi Bola Tinubu ba.
Jam'iyyar APC ta sanar da dage taron gangamim kamfen dinta a jihar Kwara saboda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zai tafi kasar waje, ba zai samu dama ba.
Bola Tinubu
Samu kari