Bola Tinubu
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya nada shahrarrun yan jarida a Arewa, Mahmud Jega, da Abdulaziz Abdulaziz matsayin manyan masu magana da yawunsa na yankin Arewa.
Yayin da babban zaben 2023 ke kara matsowa, jam'iyyar All Progressive Congress (APC) ta rasa dubban mambobinta a jihar Bauchi inda suka koma jam'iyyar PDP.
Gwamnan APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnonin APC ke ci gaba da marawa dan takarar shugaban kasa Tinubu baya a zaben 2023, ya fadi dalili daya.
A wajen taron NESG Bola Tinubu mai takara a jam’iyyar APC ya gabatar da manufofin da yake da shi a bangaren tattalin arzikin kasa daga janye tallafi zuwa bashi.
Dan Takarar Shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu yace batun tsadar rayuwa, matsalar mai da dai sauransu sunzo karshe ana zabarsa a shugaban kasa
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi, kodinetan matasa yace lokacin kawai suke jira su raka Bola Ahmed Tinubu fadar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Shamsudeen Dambazau, 'dan majalisa mai wakiltar mazabar Takai da Sumaila, ya bayyana cewa Bola Tinubu ya na da tsananin lafiya duba da rawar Buga da ya kwasa.
Ana ganin Atiku Abubakar shi ne babban barazanar da APC take fuskanta, rahoton nan ya yi bayanin yadda Bola Tinubu zai doke ‘yan takara a zaben da za a shirya.
Bayani ne aka yi dalla-dalla a kan yadda ‘Yan Takaran APC, PDP, NNPP da LP a zaben shugabancin kasa za suyi wa kuri’un da ake da su a Kano rubdugu da wawa.
Bola Tinubu
Samu kari