Bola Tinubu
Gwamnan Ondo ya yarda Najeriya tana cikin ha’ula’i, ya fadi wanda zai ceci al’umma. Rotimi Akeredolu yana fatan burin da suke da shi a Aso Rock zai tabbata.
Dan takarar kujerar shugaban kasan Najeriya na jam'iyyar APC ya saki wani sabon sako dake nuna ba ya tare da shugaba Muhammadu buhari bisa lamarin sauya Naira.
Za a ji Jam’iyyar APC ta rasa wasu daga cikin Shugabannin mazabun ta a jihar Delta. Tsofaffin shugabannin za su marawa Atiku Abubakar da Sheriff Oborevwori baya
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya yi ikirarin cewa wasu mutane makiya dimokradiyya ne ke son kawo rudani.
Bola Ahmed Tinubu, ‘Dan takarar shugaban kasa na Najeriya, ya ziyarci Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban kasa Marigayi Umaru Musa ‘Yar’adua a Katsina.
Salihu Lukman ya ce wadanda ba su kaunar Bola Tinubu a APC ne suka jawo aka fito da tsarin takaita yawon kudi domin jam’iyyarsu ta APC ta sha kashi a zaben 2023
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023, ya ce ya dogara ga Allah ne don samun nasara a zaben. Ya bayyana hakan ne a Abuja
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
Tsohon shugaban hafsun sojojin kasa, Tukur Buratai ya ce yanzu ya shiga siyasa tsamo-tsamo, kuma yana goyon bayan jam’iyyar APC, yana tallata ‘dan takaransa.
Bola Tinubu
Samu kari