Bola Tinubu
Gwamna David Umahi ya bayyana rawar ganin da ya taka wajen tabbatar da ganin yan takarar APC musamman Bola Tinubu sun lashe babban zaben 2023 da aka yi a kasar.
Hadimin PCC na APC, Dele Alake ya ce Peter Obi ya yaudari matasa ne a zabe, ya yi amfani da kabilanci da addini, ya ce babu ta yadda LP za ta iya kafa gwamnati.
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Festus Keyamo ya yi bayanin cewa bisa kundin tsarin mulki, minista mai ci ba zai iya shiga sahun tawagar lauyoyi masu tsayawa ba har sai bayan an mika mulki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana jerin sunayen manyan lauyoyi a Najeriya da zasu kare nasarar da Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasan da aka kammala.
Zababben shugaban kasa a Najeriya ya bayyana matsayarsa kan zanga-zangar da Atiku ya dauko a kwanan nan don nuna adawa da sakamakon zaben shugaban kasa a bana.
Sukutum Kujera daga sama: Kudu Maso Gabas Zata Rabauta da Shugabancin Majalisar Sanatoci, yayin Da APC Tace Yanzu Zata Dinga Kwatanta Adalci a Cikin jamiyyar ta
Wata babbar fasto a birnin tarayya Abuja, Sarah Omakwu ta ɗauki zafi inda ta bayyana cewa Bola Tinubu na jam'iyyar APC ba shi bane sabon shugaban ƙasar Najeriya
M. Liman, Yusuf Ali, Lateef Fagbemi, A. Mustapha, da Ahmed Raji su na cikin Lauyoyin zababben shugaban kasa. Sannan akwai tsohon Shugaban NBA da tsohon Gwamna.
Bola Tinubu
Samu kari