Bola Tinubu
Wani ɗan gwagwarmaya ya ja kunnen ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, kan yayi taka tsan-tsan da gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai
Sarkin Musulmi kuma Sultan na Sokoto, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya da su karbi sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.
A sakonsa na taya murna zuwa ga Bola Tinubu, shugaban Afenifere, Pa Fasoranti, ya bukaci zababben shugaban kasar da ya kula sosai wajen haka kan kasar Najeriya.
Wasu jihohin bakwai a Najeriya da suka bayyana kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa da aka yi a Najeriya a makon da ya gabata ranar Asabar 25 ga wata.
Volodymyr Zelenskyy, shugaban kasar Ukraine, ya shiga jerin shugabannin kasashen duniya da suka taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu, murnar cin zabe.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023, ya ce jam'iyyar APC da kanta ta yarda akwai magudi a zabe.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya karyata cewa ya fita daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, duk da ya ce yana matukar girmama Bola Tinubu.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta ce ba za ta tafi kotu ba don kallubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023
Hukuncin da Kotun ƙoli ta Yanke Na Canjin Fasalin Kuɗi Zai Kasance Kyakkyawan Wani Kwakwkwaran Tushe Ga Mulkin Tinubu Da Zaizo Bayan Wannan G — Yahaya Bello
Bola Tinubu
Samu kari