Bola Tinubu
Sanata Smart Adeyemi daga jihar Kogi, ya shawarci Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ɗauki mataki kan gwamnan CBN, Godwin Emefiele da sauran masu hannu a canjin kudi.
Tsohon mai ba da shawara ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Remo Omokri ya yi hasashen cewa magoya bayan Peter Obi za su fito a gwamnatin Bola Tinubu.
Kotun koli ta yi watsi da karar da jam'iyyar PDP ta shigar tana neman ta soke tikitin takarar Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima da suka yi a jam'iyyar APC.
Babban birnin tarayya zai cika ya tumbatsa yayin da manyan baki da gida da waje za su hallara don halartan bikin rantsar da zababben shugaban kasa, Tinubu.
Kashim Shettima ya ja-kunnen ‘Yan Najeriya, ya ce gwamnatinsu za ta fara da gargada. Zababben mataimakin shugaban kasar, ya na so jama’a su rage dogon buri
Wata kungiyar rajin kare dimokuraddiyya ta roki Tinubu da ya yi kokarin rage tsadar man fetur idan ya karbi ragamar mulkin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Abuja ta fatattaki karar da wasu mutum 3 suka shigar suna neman ta umarci dakatar da bikin rantsar da Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zagaya da zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu fadar shugaban kasa domin nuna masa ciki da wajen gidan gwamnatin.
Shugabar mata ta jam'iyyar APC ta kasa dakta Betta Edu ta ce sai 'yan Najeriya sun roki Bola Tinubu ya sake fitowa takara bayan kammala wa'adin shekaru hudunsa.
Bola Tinubu
Samu kari