Bola Tinubu
Wasu kungiyoyin fararen hula guda 65 sun janye daga shiga zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa ta shirya aa fadin kasar nan kan tsadar rayuwa.
Masu yi wa kasa hidima (NYSC) sun mika kukansu ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan wuyar da suke sha saboda tsadar rayuwa. Sun bukaci a kara musu alawus.
Bayan kalaman wani malamin addini kan Remi Tinubu, wata kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Think Tank ta yi martani inda ta bukaci a hukunta malamin.
Ayo Fayose ya fito ya fallasa yadda Muhammadu Buhari ya jefa Najeriya a kangin bashin shekaru. ‘Dan siyasar ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta maida Najeriya baya.
Bayanai sun fito yayin da Bola Tinubu ya zauna da Aliko Dangote da sauran ‘yan kasuwa. Tinubu ya yi zama da manyan ‘yan kasuwan ne domin gyara tattalin arziki.
A rahoton ne za a ji ma’aikatan Najeriya sun sha alwashin sai sun yi zanga-zanga. NLC ta ce sun tsara yadda za a fita zanga-zangar ba tare da an yi aika-aika ba.
Atiku Abubakar ya yi magana a X, ya fadawa Bola Tinubu dole a rage facaka da dukiya kuma a yi gwanjon kadaroin Najeriya kamar yadda Javier Milei ya yi a Argentina.
An yi ta yada rahotannin cewa akwai yiwuwar yunkurin juyin mulki a fadar shugaban kasar Najeriya a daren jiya Lahadi 25 ga watan Faburairu a birnin Abuja.
Kungiyar Kabilar Ibo ta bukaci tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya nemi afuwarsu kan rawar da ya taka a yakin Biafra a lokacin mulkinsa a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari