Bola Tinubu
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
Mai fafutukar kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya zargi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kisan mahaifiyarsa da kanwarsa da kuma neman hallaka shi.
Rahoton BBC ya bayyana adadin kwanakin da Shugaba Tinubu ya yi a wajen Najeriya, idan aka kwatanta da na magabacinsai, Buhari a cikin watanni 9 na farko a mulki.
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
Kwanaki kadan bayan Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi nasara a kotu kan korarsa, jigon NNPP ya nemi hadin kan ‘yan kasa da addu'a ga Bola Tinubu don dakile matsaloli.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU ta nuna damuwa kan halin matsin da aka shiga a Najeriya sakamakon wasu matakai da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka.
Gwamnatin tarayya ta shirya fara bada tallafin N25,000 ga 'yan Najeriya duk wata domin rage radadin halin matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Yayin da mutane ke cikin halin kunci a Najeriya, wasu jarumai da mawaka sun fara shan suka musamman kan zaben Tinubu a lokacin kamfen zaben 2023.
Babban limamin cocin Anglican ta Ikwerre a jihar Rivers, Dr Blessing Enyindah, ya yi kira ga Shugaba Tinubuɓda ya tsamo 'yan Najeriya daga halin da suka samu kansu.
Bola Tinubu
Samu kari