Bola Tinubu
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
Anthony Adefuye ya roƙi yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, inda ya ce sauye-sauyen da ake yi zai haifar da abu mai kyau.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Tunji Ojo bisa sauyin da ya kawo tun bayan hawa kujerar ministan harkokin cikin gida, ya ce ya share hawayen jama'a.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce abu ne mai matuƙar wahala a iya ciye gurbin da marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya mutu ya bari.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na korar shugaban hukumar kare masu sayen kayayyaki ta tarayya, Babatunde Irukera.
Gwamnan APC ya ba Bola Tinubu shawarar ya binciki Obasanjo kan matsalar wuta. A 1998, Najeriya ta na samar da fiye da megawatt 6, 000 na wutar lantarki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa jihar Ondo da ke yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Shugaban kasan zai yi ta'aziyyar tsohon gwamnan jihar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana abubuwan da ake bukata domin samun tallafin kudi na N25,000 duk wata, wanda za a ba iyalai miliyan 15 a fadin kasar nan.
Sabon rahoto ya tabbatar da cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fi kowa kokari a cikin jerin Ministoci 12 na gwamnatin Tinubu da aka fitar a jiya.
Bola Tinubu
Samu kari