Bola Tinubu
Gwamnonin jihohi 36 za su kashe kudi har N3.87tn kan albashin ma'aikata a shekarar 2025. Hakan na zuwa ne bayan karin albashin N70,000 da aka yi.
Gwamnatin tarayya ta kara nana cewa manufarta a kan kudirin haraji ba zai cutar da wata shiyya ba, kamar yadda ake kokarin yadawa a fadin kasar nan.
An samu bayanai kan ganawar sirri da Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi da Ra'uf Aregbesola da ake hasashen za ta yi tasiri a yankin da Tinubu ke da goyon baya sosai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nemi gwamnatin APC ta tabbatar da cewa ta bayyana yadda ake kashe kudin da aka ware wa fannin lafiya.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki da kungiyar NECA sun ce karin harajin FOB na hukumar kwastam zai jawo tashin farashin kayayaki.
SERAP ta maka Tinubu a kotu kan kwangilolin bogi da suka lakume Naira biliyan 167, inda ta bukaci a gurfanar da 'yan kwangilar don dawo da dukiyar gwamnati.
Bayan korarsa daga aiki da Bola Tinubu ya yi, tsohon kwamishinan INEC a jihar Adamawa, Hudu Ari, ya jaddada cewa Sanata Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna.
Yayin da wasu fusatattun 'ya'yan jam'iyyar APC ke sukarta, shugabanninta a Arewa ta Tsakiya sun gargade su kan cin mutuncin Bola Tinubu da sauran jiga-jiganta.
Yayin da yan adawa suka taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba kan salon gwamnatinsa, an bukaci Ministoci daga Arewa su kare shi daga caccakar masu suka.
Bola Tinubu
Samu kari