Bola Tinubu
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya fuskanci suka kan kalamansa game da tsarin jam’iyya ɗaya; NNPP da kungiyoyin farar hula sun yi watsi da ra’ayin.
Dakataccen gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa bai damu da komawa ofis ba domin ruhinsa ya riga ya fita daga sha'awar mulki a yanzu.
Uwargidan tsohon shugaban kasan Najeriya, Dame Patience Jonathan, ta bayyana cewa ko kadan ba ta da niyyar sake komawa fadar Aso Rock Villa da ke Abuja.
Wata kungiya karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya bayyana matsayarsa kan goyon bayan Bola Tinubu
Yayin da aka fara tunanin zaben 2027, Shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa tubali a yankin Kudu maso Gabas don samun nasara da kayar da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa.
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ƴan Najeriya su ga canji a shekaru biyu da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi a kan karagar mulki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Katsina a makon da ya gabata, ana ganin abubuwan ya yi wata dabara ce ta fara shirin zaɓen 2027.
Bola Tinubu
Samu kari