Bola Tinubu
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar dokoki.
Gwamnatin Rivers ta yi magana kan matakin da Bola Tinubu ya dauka na dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Gwamnatin ta bukaci a bar Fubara ya cigaba da aiki.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi bayani na farko bayan Bola Tinubu ya dakatar da shi daga gwamna. Tinubu ya dakatar da Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya soki matakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka dangane da rikicin siyasar jihar Ribas.
PDP ta ce yi watsi da dokar ta baci da Tinubu ya ayyana a Rivers da dakatar da Gwamna Fubara, tana mai cewa, hakan ya saba wa doka. Ta nemi a mutunta dimokuradiyya.
Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.
Wani masani mai sharhi kan harkokin siyaaa, Kelly Agada ya ce hogewar El-Rufai wajen iya tara jama'a da kuma ƙulla kawance da manyan ƴan adawa za su taimake shi.
Sojoji da manyan motocin yaki sun mamaye gidan gwamnatin Rivers bayan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da mambobin majalisar jihar har na watanni shida.
Bola Tinubu
Samu kari