Bola Tinubu
Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.
Wata majiya daga APC ta tona yadda ake kulla shirin tabbatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai samu tikitin sake tsayawa takara ba tare da hamayya ba.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
'Yan majalisa sun ba Tinubu gudunmawar N705m domin a ragewa talakawa radadin wahalar tattalin arziki, sun ce sun cika alkawarin ba da rabin albashinsu ga mabukata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shahararren malamin cocin katolika na Sakkwato, Bishof Mathewa Kuka a matsayin shugaban majalir gudanar na Jami'ar Kachia.
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.
Dan gwamnan jihar Bauchi, Shamsudden Bala Mohammed ya yi kra ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da kar ya raa abinci yayin ziyarar da zai kai jihar Bauchi a azumi.
Yabagi Sani ya ce gwanda mulkin Buhari a kan na Tinubu yayin da 'yan Najeriya suke shan azaba. Ya nemi gwamnati ta magance hauhawar farashi, da ceto tattalin arziki.
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari