Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan batun maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya nuna cewa 'yan adawa sun rasa madafa a siyasar kasar nan.
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ya yi magana kan tsige shugaban kasa, shugabannin majalisar tarayya sun amince Tinubu ya yi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno na Akwa Ibom ya shawarci kwamishinoni da masu mukami a gwamnatinsa su koma APC tare da shi ko su yi murabus.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tabbatar da cewa ta ba mutane miliyan shida tallafin kudi cikin wata shida da suka gabata kuma akwai miliyan 15 da za su ci gajiya.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC ta yi matsaya kan takarar Shugaba Bola Tinubu a zaben. Gwamnonin sun amince da Tinubu a matsayin dan takarar jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a 2023 a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya ce suna tattauna batun kayar da Bola Tinubu a sirrance. Ya yaba da yanayin siyasar Peter Obi.
Yayin da siyasar 2027 ke ƙara kankama, wasu manyan Arewa ƙarƙashin kungiyar Northern Bridge Builders Forum, sun ce Shugaba Bola Tinubu ne zaɓinsu a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya yi magana kan zargin da aka jefe shi da shi na cewa ya gana da Shugaba Bola Tinubu a birnin Rome.
Shugabannin APC a jihohin Arewa ta Tsakiya guda shida sun amince da tazarcen Bola Tinubu a wani taro da suka yi a Abuja. Adbullahi Ganduje ya yabawa Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari