Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi ya caccaki salon mulkin Bola Tinubu wajen cire tallafin mai. Obi ya fadi matakan da zai dauka da ya ci zaben 2023.
APC ta ce tana da tsarin hukunta masu laifi idan suka kauce tsari wajen bayyana ra'ayi. Hakan ya biyo bayan kwatanta Bola Tinubu da Jonathan da Ndume ya yi.
A labarin nan, za ji cewa fadar shugaban kasa ta yi zazzafan martani ga Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume bayan zarge-zagen da ya yi a kan gwamnatin Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan Ebonyi kuma ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu da ayyukan alheri da yake yi a kasa.
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Cif Martin Onovo ya ce babu wata jam'iyya guda daya da za ta iya karshen gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa mai ba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara na musamman kan harkokin jama'a, Aliyu audu ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon mai magana da Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Segun Showunmi, ya ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a birnin Legas.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Legas da 'yan Kwamitin GAC sun ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin neman gafara a kan zargin laifi da Gwamnan ya yi.
Bola Tinubu
Samu kari