Bola Tinubu
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
An shiga jimami a Najeriya, musamman Abuja, yayin da shugabar ma'aikatan FCTA, Grace Adayilo ta rasu. An ce Grace ce mace ta farko da ta fara rike wannan mukami.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya yi rantsuwa ne a 2023 domin yi wa kowane yankin Najeriya adalci ba tare da nuna wariya ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi zargin cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ta kulla alaka da 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa Hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata hasashen Nasir El-Rufa'i a kan yadda Bola Tinubu zai faɗi zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce akwai yiwuwar a tafi zagaye biyu na zaɓen shugaban kasa a 2027 saboda rashin rinjaye daga ɓangare daya.
Kungiyar All Progressives Media Network (APCMP) ta shawarci Goodluck Jonathan kan ka da ya yi takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027.
Bola Tinubu
Samu kari