Majalisar dokokin tarayya
Rashin wutar lantarki ginin da 'yan majalisar wakilai ke gudanar da zaman majalisar bayan gyaran da ake yi a zauren majalisar ya tilastawa majalisar dage zama.
Mun yi rubutu a kan siyasar 2023, mun duba yadda dokar NotTooYoungToRun tayi tasiri. Za a ga Matasa sun samu titikin shiga takarkaru a zabukan shekara mai zuwa.
Sakataren watsa labarai na mataimakin kakakin majalisar wakilan tarayya ya sanar da rasuwar Sarkin Bashar kuma yayan uban gidansa, Alhaji Adamu Idris, yau.
Shugaban Majalisar Dokoki, Yusuf Zailani Ya zama Gwamnan rikon kwarya a jihar Kaduna. Malam Nasir El-Rufai ya aikawa ‘yan majalisa takarda cewa zai yi tafiya.
A zamanta na ranar Talata, majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta ayyana kujerun yan majalisu biyu da babu kowa kan sun fice daga jam'iyyar PDP, ta faɗi dalilai
Majalisar dattawa ta umarci ‘yan sanda,jami'an DSS, da sauran hukumomin tsaro da zakulo ‘yan bindigar da suka kai wa tawagar Sanata Ifeanyi Ubah hari a Anambra.
Gwamnatin Najeriya na shirin kawo kudirin dokar da zai haramta cin fatar dabbobi da aka fi sani Ponmo a kasar saboda habaka masana'antun fata a Najeriya...
Kakakin majalisa dokokin jihar Imo, ɗaga daga cikin jihohin kudu maso gabashin Najeriya da APC ke mulki, Kennedy Ibe, ya sauka daga mukaminsa, an nada sabo.
Wata sanarwa daga Yahaya Danzaria, magatakardar majalisa ta ce Majalisar wakilai ta kasa za ta dawo zama a ranar 20 ga watan Satumba a zaure na wucin gadi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari