Yan ta'adda
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani kauyen jihar Neja, sun hallaka mutane 18 nan take yayin da suke sallar Asuba. Rahotanni sun tabbata kan wannan lamarin.
Sheikh Ahmad Gumi ya bukaci malaman kudancin kasar nan da su tashi tsaye wurin tattaunawa da masu tada kayar baya tare da assasa rashin tsaro a yankunansu.
Kungiyar musulmi ta Ansar-Ud-Deen yankin Arewa ta bukaci gwamnatin Nigeria ta tona asirin masu daukan nauyin 'yan bindiga da 'yan ta'adda a kasar, rahoton Sahar
Malam Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce shari'ar Nnamdi Kanu za ta kawo karshen ta'addancin kungiyar 'yan awaren kudancin Najeriya, IPOB.
'Yan Boko Haram sun kai sabon hari wani yankin jihar Yobe, sun raunata sojoji, amma sun gamu da gamonsu bayan da sojoji suka fatattake su ta sama da kasa a hari
Duk da cewa har yanzu hukumomin tsaro na cigaba da yaki da 'yan ta'adda da yan bindiga a Nigeria, sun samu nasarar halaka wasu manyan shugabannin 'yan ta'addan
Kakakin yan sandan Bauchi, Wakil ya bayyana cewa an kama wadanda ake zargin ne kan aikata laifuka mabanbanta kuma a wurare da lokuta daban-daban a fadin jihar.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne sun kai hari da sanya wuta a fadar sarkin Etekwuru da ke karamar hukumar Ohaji/Egbema na jihar Imo.
Abuja - Gwamnatin Najeriya ta gabatar da binciken da ta gudanar kan ayyukan ta'addancin da yan kungiyar awaren kafa kungiyar IPOB suka yi a fadin tarayya..
Yan ta'adda
Samu kari