Yan ta'adda
Wata kungiyar'yan Arewa ta bukaci gwamnatin Buhari da ta gaggauta fallasa masu daukar nauyin'yan ta'adda a fadin Najeriya. Ta ce kasar nan Sam babu tsaro ko kad
Jami'an tsaro sun ragargaji 'yan bindigan daji tare da tarwatsa sansanoninsu a wani samamen da sojin suka kai kananan hukumomin Igabi da Chikun na jihar Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarun ta na rundunar atisayen Golden Dawn sun halaka dogaran kasar Biafra a jihar Abia da ke yankin kudu maso gabas na Najeriya.
Ministan tsaro, manjo janar Bashir Salihu Magashi mai ritaya ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno.Bashir ya jagoranci dukkan hafsoshon tsaro zuwa garin.
Rahoto daga jihar Borno ya bayyana yadda mayaƙan ISWAP suka ci karfin yan sanda, suka tilasta shiga bariki a garin Damboa, sun kashe mutum uku yayin harin.
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation HADIN KAI sun halaka wasu 'yan ta'adda tare da samo a kalla motocin yaki biyu tare da buhunan taki 622.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin yan kungiyar Islamic State in West Africa Province (ISWAP) ne suna can sun kai hari garin Damboa a jihar Borno. Damboa yana nan
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce Sheikh Gumi ya fi marigayan shugabannin Boko Haram, Shekau da Al-Barnawi ta'addanci a doron kasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ranar Laraba sun tabbatar da kisan gillar da wasu miyagun 'yan bindiga suka yi wa mutum shida tare da saka wa wasu gidaje wuta.
Yan ta'adda
Samu kari