Yan ta'adda
Hukumar sojojin Najeriya ta bayyana cewa har yanzu akwai sauran yan matan makarantar Chibok da ke jihar Borno guda 98 tsare a hannun yan ta’addan Boko Haram.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani mai suna Isiyaku Babangida, kasurgumin dan bindiga da ake nema ruwa a jallo.
Hedkwatar tsaro a ranar Alhamis ta bayyana cewa dakarun Operation Hadin Kai sun cafke mai kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri a yankin Asokoro dake FCT, Abuja.
Alhaji Tukur Mamu mazaunin Kaduna ne kuma mawallafin jaridar Desert Herald wanda ya assasa sasanci tsakanin ‘yan bindiga da iyalan wadanda aka yi garkuwa da su.
Majiyoyi sun ce baya ga alaka da 'yan ta'addan Najeriya, Mamu ya shiga hannun hukuma ne saboda alakarsa da wata kungiyar ta'addanci a yankin Sinai dake Misra.
Ummi na tsaye a gefen wani banki lokacin da yan bindiga suka kai farmaki bankuna uku a jihar Kogi a ranar Talata, 6 ga watan Satumba, harbi bingiga ya same ta.
Rauf Aregbesola ya bayyana a kwamitin majalisa, ya bayyana abin da ya faru ranar da aka fasa gidan yarin Kuje. Ministan Ya yi Karin Haske Kan Abin da Ya Faru.
Mambobin kungiyar ta'addanci na Boko Haram da iyalinsu sun yi kaura zuwa yankin dajin Sambisa saboda ambaliyar ruwa, suna fama da karancin abinci da makamai.
Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun toshe hanyar Birnin-Gwari zuwa Funtua, a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Yan ta'adda
Samu kari