Yan ta'adda
Kungiyar ta'addanci ta Jamar Ansarul Muslimina fi Biladi Sudan wacce aka fi sani da Ansaru sun musanta kai hari kan jirgn kasa da ya kwaso fasinjoji daga Abuja.
Rundunar 'yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani hari da 'yan bindiga su ka kai karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar inda suka kashe miyagu 2.
Hedkwatar tsaro tace dakarun operation Hadarin Daji a ranar 21 ga Mayu ta damke wani Jabe Buba, bakon haure kuma fitaccen mai kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne a ranar Litinin sun halaka sama da 'yan sa kai 30 a wani artabun da suka yi kusa da yankin Gidan Dan Inna da ke Auki,Bungudu.
'Yan ta'addan da suka sace fasinjojin da ke jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din 2022, sun sake sakin sabon bidiyon wadanda suka sace.
Jami'an tsaron hadin guiwa ta kasashe (MNJTF) yayin kokarin ganin karshen ta'addanci a yankin tafkin Chadi, ta na cigaba da samun nasarori kan yakar ta'addanci.
Tare da taimakon jami'an tsaro na jihar Adamawa, an gano inda 'ya'ya 8 na 'yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Kaduna suke da taimakon Tukur Mamu.
Tsagerun Ambazonia, wata kungiyar 'yan aware ta kudu maso yammacin kasar Kamaru, ta halaka rayuka akalla 20 a cikin al'ummar karamar hukumar Boki a Cross River.
Mutum talatin da biyu ne suka rasa rasyukansu sakamakon farmakin da Boko Haram/ ISWAP suka kai wurin kauyen Mudu, kilomita 45 daga Rann, hedkwatar Kala-Balge.
Yan ta'adda
Samu kari