Yan ta'adda
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu mayakan ISWAP da Boko Haram sakamakon mummunan arangamar da suka yi a yankin Banki dake karamar hukumar Bama a Borno.
Ana tunanin Natasha Uduaghan tana da alaka da wanda ake zargin ya hallaka mutane. Gwamnati Ta Bukaci a Damke ‘Yar Siyasar Adawa Bisa Zargin Kawo Ta’addanci
Rundunar sojin Najeriya na sashe na 1 da a jihar Kaduna sun share yankunan Maidaro, Kagi Hill, Kusharki da Anguwan Madaki a karamar hukumar Birnin Gwari daga
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi lugude kan mayakan ta’addancin Boko Haram inda suka halaka da yawa daga cikinsu a Banki dake jihar Borno, arewa maso gabas.
Da sanyin asubar Juma’a aka ji ‘yan bindiga sun aukawa wani kauye da ke garin Zurmi a Zamfara. Daga cikin wadanda suka fada hannun ‘yan bindiga har da Mai gari
Mutanen da zuwa yanzu ba a san adadinsu ba, sun fada hannun masu garkuwa da mutane a hanyar nan ta Legas zuwa Ibadan. Wannan lamarin ya auku ne ba da dadewa ba.
An samu karin kasashe da suka ce akwai yiwuwar a kai hare-hare a Najeriya. Jihohin da aka ce ayi hattara da su sun hada da Filato, Neja, Kogi, Abia da Delta.
Za a ji cewa Mazi Nnamdi Kanu yana ganin tsare shi da ake yi alhali kotu tace a fito da shi, ya sabawa kundin tsarin mulki na 1999 da aka yi wa garambawul.
Yan ta'adda
Samu kari