Yan ta'adda
Masu garkuwa da mutane sun sace wani mawaki da masu masa kida a hanyar Abuja zuwa Kogi. Yan bindigar na neman nara miliyan 10 kudin fansar duk mutum daya.
Yan bindiga sun kai wasu sabbin hare-hare a garin Zurmi da ke jihar Zamfara, inda suka kashe akalla mutum uku tare da yin garkuwa da wasu. Mazauna garin sun magantu.
An kashe 'yan ta'addan Boko Haram da dama a jihar Borno yayin da suka kaure da fada tsakaninsu da 'yan ta'addan ISWAP da ke yaki tare dasu a yankin na Borno.
Miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a Katsina inda suka halaka manoma mutum hudu. An nemi wasu mutane masu yawa an rasa bayan harin yan bindigan.
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Rahotanni da ke zuwa sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari da kashe hakimin garin Sarkin Kudu da ke karamar hukumar Ibbi ta jihar Taraba.
Dakarun sojoji sun yi galaba kan miyagun yan ta'adda a wata fafatawa da suka yi a jihar Sokoto. Sojojin sun sheke yan ta'adda uku tare da ceto mutanen da suka sace.
Hedikwatar tsaro ta tabbatar da cewa dakarun sojoji sun samu nasarar halaka wasu manyan kwamandojin yan ta'adda mutum hudu a wasu hare-hare da suka kai.
Gwamna AbdulRazaq na jihar Kwara ya ziyarci jihar Kaduna don yin ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam tare da ba da tallafin Naira miliyan 200.
Yan ta'adda
Samu kari