Yan ta'adda
A ranar Jumu'ah da ta gabata yan bindiga sama da 300 suka kai hari garin Kuchi da ke jihar Neja suka kama mutane da dama. Yan bindigar sun zauna a garin.
Ƴan bindiga sun gindaya sharuda ga wasu manoma a yankin Unguwar Jibo da Nasarawa da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna kan laifuffukan da suka aikata.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta musanta labarin cewa 'yan ta'addan da suka kai hari jihar sun kashe mutane 40 kamar yadda aka yayatawa a wasu wuraren.
Sojoji a jihar Kaduna sun yi nasarar dai-daita wasu 'yan ta'adda bayan harin kwantan-bauna da suka kai musu. An yiwa 'yan ta'addar raga-raga a yankin Kidandan.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi martani kan zargin da gwamnan jihar Katsina ya yi na cewa jami'an tsaro na hada baki da 'yan bindiga. Ta bukaci ya kawo hujja.
'Yan ta'addan ISWAP sun aikata wani sabon aikin ta'addanci a jihar Borno bayan sun hallaka wani babban jami'in 'yan sanda bayan sun yi masa kwanton bauna.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi arangama da su a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma kwato masu yawa.
Wasu gungun 'yan bindiga haye a kan babura sun kaddamar da mummunan hari kan mutanen kauyen Zurak da ke jihar Plateau a jiya Litinin, an kashe mutane 40.
Yan ta'adda
Samu kari