Yan ta'adda
Labari da dumi-dumi ya zo a game da 'yanuwan Nabeeha Al-Kadriyah da ke hannun 'yan bindiga. Dangin wadannan 'yan mata da aka dauke sun tabbatar da fitowarsu.
Kazamin rikicin da ya barke tsakanin kungiyoyin ta'adda na ISWAP da Boko Haram ya dauki sabon salo yayin da mayaka a bangarorin biyu suka kashe juna yayin wani hari.
Shahararriyar mawakiyar Najeriya, Tiwa Savage ta labartawa mabiyanta yadda ta gamu da wasu bata gari sun yi mata fashi da tsakar rana a Landan...
Dakarun sojin sama na Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban yan ta'adda wanda ya dade yana addabar bayin Allah a jihar Kaduna.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wasu gawurtattun kwamandojin yan ta'adda uku a jihar Borno. Sojojin sun ceto mutanen da suka sace.
Yan bindiga sun kashe wani Mallam Idris Abu Sufyan, shugaban makarantar sakandare (GSS) Kuriga, karamar hukumar Chukun da ke jihar Kaduna saboda ya yi turjiya.
A daren ranar Alhamis ne mazauna rukunin gidajen sojoji da ke Abuja suka shiga tashin hankali yayin da 'yan bindiga suka farmake su tare da sace mutane biyu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sako basaraken Abuja da mukarrabansa guda 5 bayan biyan kudin fansa har naira miliyan takwas, tabar wiwi, barasa da kati.
Miyagun yan bindiga dauke da makamai da ke kai hare-haren ta'addanci sun raba mazauna kauyuka 10 na karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna da matsugunansu.
Yan ta'adda
Samu kari