Yan ta'adda
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita, gwamnan ya yi nuni da cewa akwai sa hannun wasu jami'an tsaro.
Wasu miyagun yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-hare a wasu kauyuka guda biyu na jihar Neja. Yan bindigan sun sace mutane masu yawa.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ibrahim Pantami ya ce ya fi kowa bakin ciki kan matsalar tsaro musamman bayan kawo sabon tsari don dakile matsalar.
Wasu 'yan bindiga dauke da manyan makamai da suka hada da AK-47 sun farmaki sansanin jami'an tsaro a jihar Katsina. Sun kuma tafka barna a kauyen Nahuta.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa da manyan jami'an tsaron kasar a yanzu haka a fadarsa da ke birnin Abuja kan matsalar tsaron birnin.
Sanata Shehu Sani ya ba da labarin wani tsohon shugaban makaranta da yan bindiga suka kama yayin da ya ke kai kudin fansar wani. Shi ma an nemi a kai kudin fansa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro ta yan bindiga da masu garkuwa da mutane da ta addabi ƙasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shiga ganawar gaggawa babu shiri da masu ruwa da tsaki da kuma masu sarautar gargajiya kan matsalar tsaro da ta addabi birnin Abuja.
Rigima ake yi tsakanin kungiyoyin ta’addanci da Dogo Gide wanda ya yi karfi a kauyukan da ke yankunan Babban Doga da Mai Tukunya a karamar hukumar Dansadau a Zamfara
Yan ta'adda
Samu kari