Yan ta'adda
An bayyana yadda 'yan sanda suka kama wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a babban birnin tarayya Abuja. An bayyana yadda aka kama shi.
Yan bindiga sun halaka akalla mutane goma sha biyu tare da jikkata wasu tara a sabon harin da suka kai kauyen Gindin Dutse Makyali da ke Kajuru, jihar Kaduna.
Tsagerun masu garkuwa da mutane sun kai farmaki kan garuruwan n Dekko, Lama da Monkin a karamar hukumar Zing ta jihar Taraba inda suka yi awon gaba da mutum 16.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki garuruwa a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna. Sun kashe mutum 9 tare da sace 35.
Heditkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da cewa dakarun sojoji a fadin kasar nan halaka 'yan ta'adda 254 tare da cafke wasu 264 a yayin samame daban-daban.
Rundunar 'yan sandan jihar ta tabbatar da samun nasarar sheke.qnai dan bindiga a jihar tare da cafke wasu da dama a yayin wani samame da ta kai a jihar.
Wasu miyagun 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka halaka mutum bakwai tare da yin garkuwa da wasu mutum 20.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta ce ta cafke wasu mutum biyar da take zargin 'yan dabar masu garkuwa da mutane tare da kwato makamai da tarin harsasai.
'Yan sanda a jihar Sokoto sun tabbatar da nasarar cafke wani da ke kulawa da 'yan bindiga idan sun samu raunuka a birnin Sokoto mai suna Jamilu Yusuf.
Yan ta'adda
Samu kari