Yan ta'adda
Gwamnonin Arewa maso yamma sun nemi taimakon majalisar dinkin duniya kan magance matsalolin tsaro, talauci, yaran da ba su zuwa makaranta da kiwon lafiya.
Hukumar EFCC za ta binciki dan majalisa, Aminu Sani-Jaji bisa zargin taimakon yan bindiga domin ayyukan ta'addaci a kan cimma manufar siyasa a jihar Zamfara.
Wata kungiya a jihar Neja ta bayyana halin da matan da yan bindiga suka kashe mazajensu suka shiga a kauyuka sama da 80 a karamar hukumar Mariga ta jihar Neja.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce wasu matasa da ke harkar crypto ba su san ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya ba.
'Shugabannin majalisar jihohin Najeriya 36 sun yi wata ganawa a Abuja a ranar Alhamis inda suka amince da yunkurin da ake yi na kafa 'yan sandan jihohi.
Babbar mai shari’a a jihar, Dije Abdu Aboki ta sanya hannu wajen sakin daurarru biyar da ke daure a gidan gyaran hali Kano. An gargade su kada su dawo.
Rundunar sojin Najeriy ta sanar da cewa yan ta'addan ISWAP da Boko Haram 47 sun mika wuya a jihar Borno. Jami'in hulda da jama'a na rundunar ne ya sanar da haka.
Dakarun Operation Desert Sanity III da Operation Hadin Kai sun kashe Mallam Muhammad, babban kwamandan ISWAP mai kula da hada bama-bama a dajin Sambisa.
Yan ta'adda
Samu kari