Olusegun Obasanjo
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta ci alwashin cewa, za ta gaggauta kamo 'yan bindigan da suka sace ma'aikatan kamfanin Obasanjo a jiya Labara 8 ga watan Satum
Miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da ma'aikata 3 na tsohon shugaban kasa Olusegn Obasanjo a wani kauye da ke Abeokuta, jihar Ogun a ranar Laraba, 8 ga wata.
Tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Mattew Obasanjo, ya bayyana cewa ya ki saka jari da kudin gwamnati a cikin CAN duk da cewa shi Kirista ne saboda adalci.
Kungiyar Tarayyar Afirka a ranar Alhamis, 26 ga Agusta, ta nada tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, a matsayin babban wakilin yankin gabashin Afirka.
Olusegun Obasanjo ya ce ya yi matukar sa'an ganin nadin sarautan sarakunan Itsekiri 3 wato Olu na Warri, yana mai cewa baya fata ko addu'ar ganin nadin na hudu.
Jim kadan bayan rasuwar mahaifinsa, gwamnan jihar Ogun ya gaggauta sauya mahaifinsa, inda ya ce shi yanzu da ne ga Obasanjo tsohon shugaban kasar Najeriya.
Bayan gana wa da jam'iyyar PDP, Obasanjo ya bayyana cewa, Najeriya na iya tabarbarewa idan ba a kula ba. Ya kuma yaba wa Prince Uche Secondus na jam'iyyar PDP.
Yanzu haka shugaban jam’iyyar PDP, Prince Uche Secondus yana gidan tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo dake Abeokuta jihar Ogun, Shi da tawagarsa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, har yanzu yana raye duk da fama da ya yi da azababben ciwon suga atsawon shekaru sama da 30.
Olusegun Obasanjo
Samu kari