Olusegun Obasanjo
Duba da yadda ake ci gaba da karbar bashi a Najeriya, Obasanjo ya koka cewa, hakan zai haifar wa shugabanni masu zuwa a nan gaba babbar matsala, hakan ta'addanc
Sule Lamido ya gana da tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, sun tattauna kan batun tsaron Najeriya. Obasanjo ya ce zai yi mai yiwuwa don ceto Naje
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, DSP Abimbola Oyeyemi, ya ce masu garkuwa da mutanen sun sako ma’aikatan gidan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta ci alwashin cewa, za ta gaggauta kamo 'yan bindigan da suka sace ma'aikatan kamfanin Obasanjo a jiya Labara 8 ga watan Satum
Miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da ma'aikata 3 na tsohon shugaban kasa Olusegn Obasanjo a wani kauye da ke Abeokuta, jihar Ogun a ranar Laraba, 8 ga wata.
Tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Mattew Obasanjo, ya bayyana cewa ya ki saka jari da kudin gwamnati a cikin CAN duk da cewa shi Kirista ne saboda adalci.
Kungiyar Tarayyar Afirka a ranar Alhamis, 26 ga Agusta, ta nada tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, a matsayin babban wakilin yankin gabashin Afirka.
Olusegun Obasanjo ya ce ya yi matukar sa'an ganin nadin sarautan sarakunan Itsekiri 3 wato Olu na Warri, yana mai cewa baya fata ko addu'ar ganin nadin na hudu.
Jim kadan bayan rasuwar mahaifinsa, gwamnan jihar Ogun ya gaggauta sauya mahaifinsa, inda ya ce shi yanzu da ne ga Obasanjo tsohon shugaban kasar Najeriya.
Olusegun Obasanjo
Samu kari