London
A cigaba da zaman Shari'ar tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ike Ekweremadu, Kotu ta dage zaman zuwa 31 ga watan Oktoba, ya koma wurin da ake tsare shi.
Birnin Landan - Wani Likitan da ke birnin Landan ya hada kai da Sanata Ike Ekweremadu da matarsa, Beatrice, a Burtaniya da shirin girban kodar wani dan Najeriy.
Laura Nuttall, mai shekaru 22 ta kammala digiri a fannin siyasa, falsafa, da tattalin arziki ba tare da wata matsala ba ko tasgaron maki da kokarin karatu ba.
A zaman Kotu na yau Alhamis, ta umarci a cigaba da tsare Sanata Ekweremadu da matarsa a gidan Yari, ta kuma amince wanda abun ya shafa ba karamin yaro bane ba.
A jiya ne labari ya karade kasar nan kan batun kame wani tsohon sanatan Najeriya, wanda aka damke a Burtaniya bisa zargin safarar sassan jikin dan adam da matar
Tsohon mataimakin shugaban majalisa, Ike Ekweremadu, da matarsa sun shiga tsaka mai wuya, sai dai sun musanta zargin da ake musu a gaban Kotun birnin Landan.
Layukan watan tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawar Najeriya, Ike Ekweremadu da na Ache Anichukwu, mai magana da yawunsa a halin yanzu suna kashe, Daily
An sallami wani tsohon shugaban kasan Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, wanda aka kwantar a asibitin birnin Landan saboda rashin lafiyar da ba a san ko wane
Kunle Adeyanju, jarumin dan Najeriya da ke tattaki kan babur dinsa daga birnin Landan na kasar Birtaniya zuwa birnin Lagas na Najeriya ya shiga nahiyar Afirka.
London
Samu kari