Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Babbar kotun tarayya dake zama a Yola ta soke zaben fidda gwani na kujerar Gwamnan APC na jihar Adamawa wanda ya samar da Aishatu Binani matsayin ‘yar takara.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya goyi bayan takarar shugabancin kasa na Atiku/Okowa a zaben 2023, rahoton The Cable. Mr Jonathan ya bayyana hakan ne a
Ana cacar baki a APC a kan yakin zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Basil Ejidike ya yi raddi ga Chris Ngige a dalilin kin tallata 'dan takaransu na shugaban kasa
Za a ji labari Kotu tace Jam’iyyar APC ta sake shirya zaben wanda zai yi takararar 'Dan majalisa a Akoko. An yi haka ne bayan INEC ta fitar da sunan ‘Dan takara
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sake daga adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 28,000 zuwa 50,000, The Nation ta ruwaito da yammacin Alhamis.
Iskar guguwar sauya sheka na kara dumfarar jam'iyyar APC a 'yan kwanakin nan, jiga-jigan jam'iyyar sun sauya sheka a Ogu-Bolo zuwa jam'iyyar adawa ta PDP...
Nyesom Wike ya tabbatar da cewa bai da matsala da takarar Atiku Abubakar. Gwamnan jihar Ribas yace yana goyon bayan Atiku/Okowa, amma sai a sauke Iyorchia Ayu.
Fitaccen mawakin siyasa nan na Hausa Dauda Kahutu Rarara, wanda ya yi fice wajen yi wa Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya waka, ya saki sabuwar waka inda ya s
Tsohon shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Jibrin, ya ce ya yi murabus daga kujerarsa ne domin wanzar da zaman lafiya.
Siyasa
Samu kari