A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
An ji Mai girma Gwamna Nyesom Wike yana maganar yadda zaben 2023 zai kasance. Nyesom Wike yace mutanensa na Ribas ba za suyi ‘SAK’ a Zaben Shugaban kasa ba
'Dan takaran shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki watau Bola Tinubu ya yi bayani a game da dauko Kashim Shettima ya zama ‘dan takaran mataimakin shugaban.
Za a ji abin da ya kashe ‘Dan Majalisar Legas wajen taron siyasa da aka shiryawa Bola Tinubu a Filato. Bayanai sun fito a kan mutuwar ‘Dan majalisar a gangami.
Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya gana da shugabannin kungiyar kiristoci na Najeriya CAN inda suka gabatar masa da bukatunsu.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, yace ko kaso 10 jam'iyyun adawa ba zasu samu ba jigar Ebonyi kuma sun shirya kafa tarihin shirya gangamin da baa taɓa ba.
Dan takarar shugaban kasa na babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa zai kafa gwamnati mai hada kan kasa idan yayi nasara a zabe mai zuwa.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya yi bayanin cewa dalilin da yasa ya zabi Kashim Shettima a matsayin abokin tafiya dabara ce.
Magoya bayan Mahmoud Maijama'a Ajiya, dandan takarar jam'iyyar gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress, APC a Bauchi da ya koma PDP sun juya masa baya.
PDP za ta karbe Legas da akalla jihohi 25 a zaben Gwamna da na Shugaban kasa. Iyorchia Ayu wanda shi ne Shugaban jam’iyyar PDP a Najeriya ya bayyana wannan.
Siyasa
Samu kari