Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Gombe sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, jiga-jigan sun kasance fulogai a kwamitin yakin neman zabensa a jihar gombe.
Shugaban ƙasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya faɗa wa jam'iyyar APC cewa haɗin kai ne kaɗai zai kai ta ga nasara a zaɓe mai zuwa, Radda da Jobe sun kai masa ziyara
Seyi Tinubu, ‘dan Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya jagorancin tawagar matasan APC sun ziyarci Buhari a Daura, Katsina.
Cibiyar habaka Shari'a ta nuna adawa da tikitin Musulmi da Musulmi na jam'iyyun siyasa tana mai cewa za ta tabbatar da akidair addinin na yin adalci ga kowa.
Mai taimaka wa shugaban APC kan harkonin da suka shafi kafafen sada zumunta, Malam Muhammed , ya musanta bidiyon da ake yaɗa wa kan Sanata Abdullahi Adamu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sami gagarumin goyon baya yayin da manyan jiga-jigai da shugabanni a shiyyar arewa maso gabas suka jefar da tafiyat Atiku suka koma
Imabong, matar Bassey Albert, dan takarar gwamna na jam'iyyar YPP a Akwa Ibom da kotu ta yi wa daurin shekaru 42 ta fita masa kamfen duk da yana gidan yari.
Tsohon ministan ilimi a tarayyan Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce babu ta hanyar da zata zabi Atiku ko Tinubu a zaben 2023 bayan tana ganin Peter Obi na LP.
Ko'odinetan zaben Tinubu/Shettima a Gombe yace bugu daya zasuyi Atiku a arewa maso gabas, kamar yadda ya zanta da jaridar The Nation a jiya a jihar Gombe..
Siyasa
Samu kari