A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Bode George ya ce babu hujjar da ke nuna ‘Dan takaran APC, Tinubu daga Legas ya fito, sannan ya nuna idan ba a canza shugaban PDP ba, ba zai zabe ta a 2023 ba.
Rigingimun dake faruwa a babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da ta'azzara yayin da Wike da Ortom suka haɗu da Atiku a filin jirgin Makurdi, yan G5 ba su jira ba.
Labarin da muka samu da safiyar nan ta Talata ya nuna cewa shugaban jam'iyyar PDP reshen shiyya ta 2 watau Kaduna ta tsakiya, Shehu Ahmed Giant ya rasu a Asibit
Wata kotu ta kwace kujerar shugaban karamar hukuma jim kadan bayan rantsar dashi a matsayin shugaban karamar hukumar Chanchaga ta jihar Neja a Arewacin kasa.
A cikin daren yau, mai neman mulkin Najeriya a inuwar APGA, Farfesa Peter Umeadi ya kai ziyara zuwa gidan 'dan takaran jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zabe mai zuwa ya dauki alkawarin kawo karshen yan bindiga a Birnin Gwari da arewa baki daya.
A ranar Litinin da ta gabata, Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kaddamar da yakin neman zarcewarsa. Buratai da Ali Modu Sheriff sun goyi bayansa.
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
Mafi yawan 'yan siyasan da sun yi Gwamna a jihohinsu su ne a Majalisar Dattawa. A zaben 2023, akwai gwamnoni 7 da ke barin ofis da suka hakura da zama Sanata.
Siyasa
Samu kari