Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran tawagar G5, Nyesom Wike, yace a watan Janairu mai kamawa zai bayyana wa kowa wanda zai tallata don ya gaji Buhari a zaben 2023.
Kwamishinar masana'antu ta jihar Abiya, Olawengwa, ta bayyana cewa ta yi murabus daga gwamnati kuma ta sauya sheka zuwa jam'iyyar APGA saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya roki al'ummar jiharsa su duba mutanen ɗa suka cancanta, waɗanda zasu taimaka masu ba wai jam'iyya ba a zaben 2023 .
Babban malamin adddin kuma fitaccen mai hasashen abin da ke faruwa ya bayyana wanda zai lashe zaben 2023. Ya ce akwai yiwuwar Tinubu ya lashe zaben badi kawai.
A jiya Malam Garba Shehu ya tabbatar da cewa mai gidansa watau Muhammadu Buhari yana tare da Bola Tinubu, kuma zai taya shi yin kamfe domin ya zama magajinsa.
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC Fetus Kyamo yace ya kamata a binciki jam'iyyar adawa ta PDP ko kuma a gayyaceta wajen jami'ai.
A lokacin da wasu ke cewa Yemi Osinbajo bai goyon bayan Bola Tinubu/Kashim Shettima sai ga shi Mataimakin Shugaban kasa ya sa labule da Bola Tinubu da Shettima.
Kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ta bakin Hannatu Musawa, tace sadaka ne ba cin hanci ba kudin da Tinubu ya bawa wani a bidiyo.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa jam'iyyarsa na APC mai mulki ne za ta lashe dukkan kujeru a babban zaben shekarar 2023, amma cikin adalci da gaskiya.
Siyasa
Samu kari