Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa yayi martani mai zafi kan gwamnan jihat Ribas, Nyesom Wike. Yace gwamnan yayi kaɗan ya ƙaƙabawa mutanen jihar ɗan takara
Tsohuwar shugabar matan jam'iyyar APC da ta sauka a baya-bayan nan, Hajiya Ahuwa Gumel tare da magoya bayanta sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP a Jigawa .
Kakakin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya nuna damuwar sa kan halin ko in kula da su Wike suke nunawa game da yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa
APC tana ganin ta kanta tun da ta rasa mulki a jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya bada sanarwar a dawo da motocin da aka karba a baya ba tare da ka’ida ba.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Sokoto, ta tafka babban rashi inda wani babban ƙusa a jam'iyyar ya tsallaka zuwa jam'iyyar APC. Ya bayyana dalilan sauya sheƙar
Gwamnatin Nyesom Wike ta rufe ofishin da Atiku yake kamfe a Ribas. Ana tuhumar Jam’iyyar PDP da kafa ofishin zabe wurin da za a rika addabar jama'a da hayaniya
A wata ganawa da aka yi tsakanin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi da tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, an yi batutuwan zabe.
Tsohon Daraktan yakin neman zaben Muhammad Inuwa Yahaya na Jihar Gombe a zabukan shekara ta 2011 da 2015, Musa Zubairu, ya fice daga jam’iyyar APC ya koma NNPP.
Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, ya rushe gwamnatin kananan hukumomi 17 dake jiharsa bayan wa'adinsu ya kare, ya gode musu tare da fatan Alheri nan gaba.
Siyasa
Samu kari