Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Ana farautar wadanda Bola Tinubu zai ba mukami a Gwamnatinsa idan ya dare kan mulki. Wasu da ake kawowa a rai sun hada da Muhammadu Sanusi II ko James Faleke.
Salisu Yushau, Dan takarar NNPP a zaben majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada ya shigar da kara kotu yana neman a hana INEC yin zaben raba gardama
Bayan kammala zaɓen 2023, wasu gwamnoni ba su samu nasarar ɗora wanda suma so ya gaje su ba, sun sha kashi hannun manyan abokan adawarsu ranar 18 ga Maris.
Ga dukkan alamu rikici ya tsananta a jam'iyyar All Progressive Congress reshen jihar Ribas, SEC ya dakatar da shugaba da mai ba da shawara kan harkokin shari'a.
Wasu dandazon matasa sun tattara kayansu sun koma jam'iyyar APC ganin yadɗa takwarorinsu suka smau tallafin da ya kara haɓaka musu kasuwanci ko suka kafa sabo.
Tsohon shugaban masu rinjaye kuma sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Ali Ndume, ya bayyana kudirinsa na neman shugabancin majalisar dattawa a zango n
Bayan abinda ya faru da jam'iyyar PDP, babbar Kotun Abuja ta dakatar da shugaban LP daga ayyana kansa a matsayin shugaba na kasa, ta haɗa da wasu mutane 3.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya zargi wasu ƴaƴan jam'iyyar da nuna son zuciya wanda yasa suka faɗi zaɓe a Kano.
Wata kungiya tayi kira ga zababben shugaban ƙasa, Bola Tinubu, yaba gwamnan jihar Plateau, Simon Lalong, muƙamin sakataren gwamnatin tarayya a gwamnatin sa.
Siyasa
Samu kari