Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya fara zakulo mutanen da zai naɗa a manyan muƙamai masu tasiri a sabuwar gwamnati bayan 29 ga watan Mayu.
Wata babbar kotun jihar Plateau ta mayar da tsigaggen ɗan kakakin majalisar dokokin jihar kan muƙamin sa. A shekarar da ta gabata ne aka tsige shi kan kujerar.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya nemi ƴan adawar jihar da su haƙura su marawa zababben gwamnan jihar baya.
Sanatan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Ali Ndume, yayi magana kan shugabancin majalisa ta 10. Ndume yace ƴan siyasa har sun fara siyan kujerar.
Gwamnan Kano ya ce azarbabin Abba Kabir Yusuf ya nuna bai san inda ya dosa ba. Abba Gida Gida ya yi wa Abdullahi Ganduje raddi duk da bai jin dadin katsalandan.
An sake samun Jam’iyyar da ta kalubalanci nasarar Bola Tinubu a kotun zabe. All Peoples Movement ta na ganin Atiku Abubakar ya kamata ya gaji Muhammadu Buhari.
A zaben da aka yi a bana, duk da jam’iyyarsa ta PDP ba tayi nasara a Abia ba, Okezie Ikpeazu ya bada shawarar a hakura da zuwa kotu domin ayi shari’a da LP.
Bishop David Oyedepo, mammallakin cocin Living Faith ya magantu kan hirar wayarsa da Peter Obi dan takarar jam'iyyar Labour yana mai cewa ba ya yi wa kowa kamfe
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya bayyana cewa ba za a kafa gwamnatin wucin gadi ba gabannin ranar 29 ga watan Mayu.
Siyasa
Samu kari