Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi maraba da sauya shekar tsohon gwamnan, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce hakan ya karawa jam'iyyar APC karfi da goyon baya a Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi maraba da sauya shekar tsohon gwamnan, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce hakan ya karawa jam'iyyar APC karfi da goyon baya a Kano.
Awanni gabanin zaben tantance wanda ya ci gwamna a jihar Kebbi, jam'iyyar APC ta dakatar da ɗan majalisar tarayya, Honorabul Shehu Muhammed Koko, kan zargi.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Adamawa, ta bayyana shirin ta na yin nasara a zaɓen cike gurbin gwamnan jihar na ranar Asabar. Tace ta shirya tsaf
Gwmana Aminu Waziri Tambuwal na Sakkwato ya naɗa sabbin shugabannin riko a kananan hukumomi 23 da ke faɗin jihar gabanin a shirya zaben Ciyamomi da Kansiloli.
Jam'iyyar PDP ta ɗauki matakin ladabtar wa a jihar Legas kan shugaban jam'iyyar da mataimakin sa na jihar. Ana zargin su da cin dunduniyar jam'iyya a zaɓe.
A wannan rahoto, Legit.ng ta tattaro wuraren da ake sa ran zabuka za su kankama aa gobe. 'Yan takaran Sanatocin Kebbi, Sokoto da Zamfara za su san mokamarsu.
Jam'iyyar APC ta yi karin haske game da shirye-shiryen karban mulki duk da shugaban kasa mai jiran gado ya bar Najeriya domin ya ɗan sarara a nahiyar Turai.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi masu kaɗa kuri'a su dangwalawa jam'iyyar PDP a cikon zaben jihohin Adamawa da Kebbi gobe Asabar.
Da aka je kotun sauraron karar zaben bana, Bola Tinubu da ya lashe zaben sabon shugaban kasa da aka yi, ya yi bayanin abin da ya hana Atiku Abubakar nasara
A shekarar nan, da aka tashi jero mutum 100 da tasirinsu ya kai inda ya kai a ban kasa, an kawo Bola Tinubu a mujallar nan ta TIME da ake bugawa a Kasar Amurka.
Siyasa
Samu kari