Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa magoya bayan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun fara shirin tallata manufar iyayen gidansu gabanin zaben fitar da gwani a ADC.
Ƴan majalisa da dama sun shiga cikin tseren neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Ƴan majalisar dattawan sun fito ne daga yankuna daban-daban na ƙasar nan.
Atiku Abubakar na PDP, Peter Obi na LP da akalla wasu jam’iyyun siyasa uku ne suka shigar da kara dake kalubalantar nasarar zababben shugaban kasa, Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya tabbatar da shirinsa na neman tazarce kan kujerarsa karkashin inuwar jam'iyyar APC a zaɓen gwamnan jihar Imo.mai zuwa.
Dan takarar gwamnan Kogi, Dino Melaye ya bayyana yadda Gwamna Nyesom Wike ya roke shi don ya tabbata Atiku Abubakar ya dauke shi a matsayin abokin takararsa.
Bayan zargin hannu a aikata ta'addanci da gwamna Yahaya Bello ya musu, shugaban masu rinjaye na majalisar dokoki, Murktar Bajeh, ya yi murabus, an naɗa sabo.
Nyesom Wike da wasu Gwamnonin PDP sun shirya makarkashiya domin a canza NWC, amma Gwamnan Bauchi, Bala Mohamme ya dage sai ya takawa ‘Yan kungiyar G5 burki.
Mataimakiyar Gwamnar farko a tarihi za ta canza kasa kafin Yuni, za ta cika alkawarin da ta dauka na cewa muddin APC ta lashe zabe, ta tashi daga ‘Yar Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya lashe tikitin PDP ba tare da adawa ba a zabem fidda gwanin da aka shirya yau Laraba gabanin ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023.
Jam'iyyar PDP ta gaza hakuri ta fara ɗaukar matakan ladaftar da wasu tsoffin ministoci 2da jiga-jiganta, wanda take zargin sun mata zagon ƙasa a jihar Kebbi.
Siyasa
Samu kari