Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Sanata Godswill Akpabio, sabon shugaban majalisar dattawa ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja bayan lashe zabe ranar Talata.
Majalisar jihar Kano ta zabi Jibrin Falgore a matsayin kakakin majalisar jihar ta 10, ya kasance kakakin ne bayan amincewar dan majalisa daga jam'iyyar APC.
An zaɓi Godswill Akpabio, a ranar Talata, 13 ga watan Yuni, a matsayin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya ta 10, wacce sanatoci daga jam'iyyu daban-daban.
Tajudeen Abbas mai wakiltar mazabar Zariya a jihar Kaduna ya samu kuri'u 353, ya lallasa abokan adawarsa. Mun tattaro tarihin sabon shugaban majalisar kasar.
Dan takarar da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ke so ya zama kakakin majalisar wakilai ta 10, Hon Tajudeen Abbas, ya yi nasara a zaben da aka gudanar.
Bayan sanar da sakamakon wanda ya lashe zabe, a halin yanzu an rantsar da Sanata Godswill Akoabio a matsayin sabon shugaban majalisar dattawa ta 10 daga yau.
Mun tattaro maku tarihin rayuwa da siyasar Sanata Godswill Akpabio da na Sanata Barau Jibrin da su ka gaji Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege a majalisar dattawa
Sanata Jibrin Barau, zababben dan majalisa mai wakiltar Kano ta Kudu ya yi nasarar zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na Najeriya ba tare da hamayya ba.
Zababben yan majalisa sun yi asubancin zuwa harabar majalisar tarayya a yau Talata 13 ga watan Yuni da ake fatan zaben shugabannin da za su jagoranci majalisar.
Siyasa
Samu kari