Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Godswill Akpabio, sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, ya nemi samun haɗin kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, wajen tafiyar da ayyukansu cikin lumana.
Masana harkokin siyasa sun bada shawarar a bada shugabancin majalisa ta 10 a bangaren kudu maso gabashin Najeriya domin samun hadin kai a kasa baki daya, sai
Dan majalisa mai bukata ta musamman Bathiya Wesley ya yi nasarar zama kakakin majalisar jihar Adamawa, a karshe ya godewa gwamnan jihar Honarabul Ahmadu Fintiri
Majalisar dokokin jihar Kwara ta sake zaɓar Engr. Yakubu Salihu-Danladi a matsayin kakakinta a karo na biyu. Yakubu matashi ne sharaf mai shekara 38 a duniya.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya rantsar da sabbin kwamishinonun da ya naɗa, ya roki su tashi tsaye a kokarin gwamnatinsa na inganta walwalar talakawa.
Gwamnan Umar Bago Mohammed na jihar Neja ya bayar da tabbacin cewa mata ne za su rike mataimakan shugabannin kananan hukumomi a karkashin gwamnatinsa, inda.
Mamban majalisar jiha, Tukur Bala Bodinga, ɗan kimanin shekara 47 a duniya ya samu nasarar zama sabon kakakin majalisar dokokin jihar Sakkwato bayan kaɗa kuri'a
Za ku ji wasu manyan dalilan da suka taimakawa Hon. Tajudden Abbas PhD wajen zama sabon shugaban majalisar wakilan kasar nan a zaben da aka gudanar yau a Abuja.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta zaɓi Bilyaminu Moriki a matsayin saɓon kakakinta. Hon. Bilyaminu ya samu hawa kan kujerar shugabancin ba tare da hamayya ba.
Siyasa
Samu kari