Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi cikakken bayani kan dalilin da ya sa gwamnatinsa ta dakatar da ci gaba da biyan tallafin man fetur, ya ce wasu 'yan.
An ɗan sami hatsaniya a majalisar dattawa lokacin tantance Farfesa Joseph Turlumum, ɗan asalin jihar Benuwai da ke arewa ta tsakiya, ta faru ne kan shekaru.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa majalisa ta kyale Wike ya wuce cikin ruwa sanyi ne saboda ya taɓa rike minista a Najeriya.
Tsohon ministan ayyuka a mulkin Olusegun Obasanjo, Adeseye Ogunlewe ya fadi dalilin da yasa aka ba wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike mukamin minista.
Majalisar Dattawa ta fara tantance ministocin Tinubu guda 28 da ya mika mata a yau Litinin yayin da ta kammala tantance guda 20 a dakin majalisar da ke Abuja.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da samar da motocin bas ga ɗaukacin makarantun gaba da sakandire na Najeriya. Haka nan shugaban ya kuma sanar da.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci Farfesa Utsev ya risina wa majalisa ya ƙara gaba bayan tafka muhawara kan takardun karatunsa tun na matakin Firamare.
Kwankwaso, Ganduje da wasu mutane 3 ne ake hasashen cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai iya zabowa matsayin ministoci daga jihar Kano. Wannan dai na zuwa ne.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya samu sahalewar majalisar dattawa domin samun muƙamin minista a gwamnatin Tinubu. Wike ya ce ba zai ba Shugaba Tinubu kunya ba.
Siyasa
Samu kari