Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya cire sunan Dr. Ibrahim Yusuf Ngoshe daga cikin jerin wadanda ya ke son nadawa a matsayin kwamishinoninsa.
An birne maganar nadin Ministoci, hasashe ya nuna mana mukaman da Nasir El-Rufai, Ahmad Dangiwa Umar, Lateef Fagbemi (SAN) za su rike idan har an tantance su.
Kungiyar mata da matasan jam'iyya mai mulki sun yi kira ga shugaba, Bola Tinubu ya ƙara nazari kana ya ɗauki tsohon SGF, Boss Mustapha a matsayin shugaban APC.
Wani bidiyo na tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta. A cikin bidiyon an ga El-Rufai na iƙirarin cewa.
Lauya ya nemi a haramtawa Stella Okotete zama ɗaya daga cikin waɗanda Shugaba Tinubu zai bai wa muƙamin minista a gwamnatinsa. Lauya ya zargeta da cin hanci.
Ana sa ran a taron majaliaar koli (NEC) wanda zai gudana ranar Alhamis mai zuwa 3 ga watan Agusta, 2023, za a naɗa Ganduje a matsayin shugaban APC na ƙasa.
Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP na kasa Umar Damagum, ya ce za su dauki kwakkwaran mataki kan nadin Nyesom Wike a matsayin minista da Shugaba Tinubu ya yi.
Gwamna Umara Zulum ya rantsar da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar da masu ba shi shawara na musamman. Gwamnan ya kuma rantsarda shugabannin riƙon ƙwarya.
Peter Obi yana karar zaben 2023 a kotu, Charley Boy ya ce zai fito zigidir a Legas muddin Peter Obi ya kai labari, mawakin yana sa ran a ruguza nasarar APC.
Siyasa
Samu kari