Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Yan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyun adawa sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kasar nan yadda ya kamata ko ya yi murabus.
Kwamishinar yaɗa labarai ta jihar Ondo, Ademola-Olateju, ta bayyana cewa Gwamna Rotimi Akeredolu ba zai yi murabus ba saboda har yanzu bai kasa aiki ba.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncinta da ya ayyana Sanata Austin Akobundu na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben Abia ta tsakiya.
Wasu gamayyar kungiyoyin damokradiyya sun yi Allah wadai da hukuncin Kotun daukaka kara ta Najeriya da ta tsige gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang.
Wani Malamin addini ya ce zalunci ne a tsige Abba Kabir Yusuf daga mulki duk da yana ganin Abba ya fara mulkinsa da kuskure wajen rushe rushen dukiyar mutane.
Ministan wutar lantarki a gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da ranar gagarumin taron sauya shekarsa daga AA zuwa APC a jihar Oyo.
'Yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun fito zanga-zanga kan hukuncin shari'ar zaben jihar Kano inda su ka bukaci a yi adalci cikin hukuncin da za a yanke.
Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar nasarar zaɓensa da Nasiru Gawuna.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta musanta rahoton da ke cewa ta shiga shirin haɗa maja na jam'iyyun adawa 7 da nufin tunkarar babban zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani kan masu zanga-zangar sai ya mukaminsa na Minista inda ya ce dimukradiyya ce kowa ya na hakkin nuna damuwarsa.
Siyasa
Samu kari