Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Yayin da aka yanke hukuncin zaben jihar Kano, mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum ba tare da wata matsala ba, an jibge jami'an tsaro.
Rahotanni sun bayyana cewa har yanzu akwai rulin jami'an tsaro a wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin tabbatar da bin doka da oda yau Jumu'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya sha alwashin kwato kujerarshi bayan kotun daukaka kara ta ayyana zaben a matsayin wanda bai kammala ba.
Karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Mariya Mahmoud, ta taya Nasir Gawuna kan nasarar da ya yi a kotun daukaka kara a ranar Juma’a, 17 ga watan Nuwamba.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a babban birnin tarayya Abuja, ranar Jumu'a, 17 ga watan Nuwamba, 2023, ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
Sanata Dino Melaye, dan takarar PDP a zaben gwamna na ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, a jihar Kogi ya karyata batun rabawa kowace rumfar zaben N250,000.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan hukuncin zaben jihar Zamfara, ta ce hukuncin ya yi daidai kuma akwai tsagwaron adalci a ciki.
Jam'iyyar za ta fara sayar da fom na tsayawa takarar gwamnan jihar a ranar 10 zuwa 16 ga Janairu, yayin da ranar 17 ga watan Janairu za ta zamo ranar rufewa.
Siyasa
Samu kari