Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye babbar sakateriyar jam'iyyar PDP ta ƙasa da ke Wadata Plaza a birnin tarayya Abuja, sun nemi a rushe NWC na kasa.
Sakataren jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Olaposi Oginni, ya bayyana yadda Kwankwaso ya jawo kotu ta tsige gwamna Abba Kabir Yusuf.
Jigon jam'iyyar NNPP, Alhaji Abdulrasheed Adebisi ya bayyana cewa APC na kokarin kwatar kujerar jihar Kano karfi da yaji saboda zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan makomar Gwamna Fintiri a kotun ɗaukaka ƙara da kotun ƙoli.
Wasu mazauna jihar Nasarawa Musulmai da Kirista sun fara gudanar da addu'o'in kwanaki bakawai don neman taimakon ubangiji a shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa.
Bayo Onanuga ya fadi abin da ya jawo APC ta karbe kujerar Gwamnoni. Ana zargin Bola Tinubu ya sa hannu APC ta karbe kujerar wasu Gwamnonin adawa.
Babban lauyan Najeriya (SAN), Femi Falana, ya yi kiran da a sake duba hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ta yanke na tsige gwamnonin jihohin Kano da Plateau
Mutane 35 sun kai Tinubu kotu domin a soke mukaman da ya bada. Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) da BudgIT su ka hadu wajen zuwa kotu.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige shi a matsayin wani koma baya na wucin gadi. Ya garzaya kotun ƙoli.
Siyasa
Samu kari