Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo Najeriya bayan kai ziyara Jamhuriyar Benin a yau don halartar taron murnar zagayowar samun 'yancin kasar karo na 63.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunayen ministoci ga majalisar dattawa domin tantancewa. Wasu daga cikin ministocin ana yi musu kallon iyayen gida.
Ministan da shugaba Tinubu ya zaɓo ya sha tambayoyi a gaban majalisa, kan yadda ya fara karatu a jami'a da sakamakon sakandire wanda ya ci darussa 2 kacal.
Sanata Shehu Sani ya soki jawabin Shugaba Tinubu inda ya kwatanta da cewa ba maraba da na Buhari, ya ce mutum na bukatar fanka idan ya na sauraran jawabin.
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye yanke hukunci kan ƙarar da Atiku Abubakar ya kalubalanci nasarar Tinubu a babban zaben 2023.
Majalisar dattawa za ta kammala tantance ministocin da Shugaba Tinubu ya naɗa a yau Talata. Majalisar za ta tantance ragowar ministocin su 14 a yau Talata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana abinda ya tsaya masa rai, kuma yake hana shi yin bacci dare da da rana. Ya ce kokarin ganin ya inganta rayuwar 'yan.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Musulmi daya ne rak a Kwamishinonin da Gwamna Caleb Mutfwang ya nada a Filato, ana tunanin kiristoci ne fiye da 75% na kwamishinonin jihar Taraba da aka nada.
Siyasa
Samu kari