Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Wasu mutanen Nyesom Wike sun fara watsi da shi a rikicin Ministan da sabon Gwamnan Ribas. Sabanin Siminalayi Fubara da uban gidansa ya raba kan ‘yan jam’iyyar PDP.
Wasu kungiyoyin rajin tabbatar da dimokuradiyya na Arewacin Najeriya sun yi Allah wadai da hukuncin kotun daukaka kara na tsige Gwamna Dauda Lawal.
Wani lauya da ke zaune a jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yi hasashen abin da zai kasance a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce zai yi wahala Abba Kabir ya yi nasara.
Kotun Daukaka Kara ta saka yau Asabar a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben Sanata Aminu Tambuwal da kuma Aliyu Wamakko duk a cikin jihar Sokoto.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ki yarda ya saki bayanan takardun karatunsa bayan ya fallasa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Yayin da ake tunanin rikici ya fara lafawa a jihar Ondo, kwamishinan makamashi na jihar ya tabbatar da batun da ake na wasu na buga jabun sa hannun Gwamna Rotimi.
Shugabancin NNPP ta bayyana cewa ba ta cikin jam'iyyun da suka zauna suka tattauna kan shirin haɗa maja domin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi magana kan batun yin kawance da jam'iyyun adawa domin kawar da Shugaba Tinubu. Jam'iyyar ta ce tana cikin kawancen.
Jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi ta musanta zargin da wasu ƙungiyoyi suka yi cewa yan Kwankwasiya sun tsara mamaye kotun koli da ofisoshin jakadanci.
Siyasa
Samu kari