Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jigo a jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya bayyana hanya mafi kyau da za a yi amfani da ita domin kayar da shugaban kasa Bola Tinubu ba tare da yin hadaka ba.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Nasarawa, David Ombugadu, ya yi kira ga magoya bayansa da su kwantar da hankulansu kan hukuncin da Kotun Koli ta yanke.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya bayyana cewa ya yi nasara a shari'o'i 38 tun daga zaben fidda gwani har zuwa yanzu da ya yi nasara a Kotun Koli.
Jam'iyyar YPP a jihar Akwa Ibom ta rushe gaba daya tsarinta a cikin jam'iyyar APC. Sun dauki matakin ne domin yin mubaya'a ga shugaban majalisar dattawa, Akpabio.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Ogun ta taya gwamnan jihar Dapo Abiodun na jam'iyyar APC, murnar nasarar da ya samu a Kotun Koli kan zaben gwamnan jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa ba zai sake neman wani mukamin siyasa ba bayan ya kammala wa'adinsa na biyu a mulkin jihar.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya yabi abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP, Isah Ashiru Kudan, bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a zaben gwamnan jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya shawarci dan takarar gwamnan PDP na jihar, David Ombugadu, da ya jira lokacinsa domin ya zama gwamnan jihar.
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Nasir Idris a matsayin gwamnan jihar Kebbi inda ta yi watsi da korafe-korafen dan takarar jam'iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari