Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon shugaban PDP, Injiniya Bayo Dayo ya watsar da jam'iyyar a jihar Ogun inda ya dawo APC saboda ayyukan raya kasa da Shugaba Bola Tinubu ke yi.
Muhammad Badaru, ministan tsaron Najeriya ya yaba da irin yadda Umar Namadi ya ɗauko ayyukan alheri a jihar Jigawa yayin ziyarar da ya kai ta farko ranar Asabar.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya amince da biyan naira dubu 35 ga ma'aikatan jihar don rage musu radadi bayan cire tallafin mai a Najeriya baki daya.
Bayan ta sha kaye a Kotun Koli, jam'iyyar APC ba ta gajiya ba ta yi wata muhimmiyar ganawa don sake shiri game da zaben jihar Kano mai zuwa a nan gaba.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta bayyana cewa har yanzu Sanata Rabiu Kwankwaso ba dan jam'iyyar ba ne yayin da ta ce Abba Kabir shi ne shugaba a Kano.
Hajiya Inna Galadima ta zama mace ta farko da ta samu nasarar zama shugabar ƙaramar hukuma a jihar Borno bayan lashe zaɓen da aka yi ranar 20 ga watan Janairu.
Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawa ya sha suka sosai a jiharsa saboda zarginsu da neman kwace iko da karfi a jihar, an zarge shi da raba kan yan jihar.
Tsohon ministan Buhari ya bayyana cewa, duk abinda ke faruwa a Najeriya sakamako ne na abin da 'yan Najeriya suka zaba a zaben da ya gabata a kasar.
Salihu Lukman ya bayyana cewa yana daga cikin wadanda suka yi gwagwarmayar fitar da tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu da sakatariyar jam’iyyar, Iyiola Omisore.
Siyasa
Samu kari