Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar APC a jihar Anambra, Sanata Ifeanyi Ubah ya ce wa'adi daya kacal ya ke bukata ya daura jihar kan turbar ci gaba da tattalin arziki.
Majalisar dokokin jihar Edo ta ɗauki mataki kan wani ɗan majalisa ɗaya yayin da ta sahalewa Gwamna Godwin Obaseki ya karɓo bashin makudan kuɗi don yin ayyuka.
Hukumar zaben jihar Nasarawa, NASIEC ta dage zaben da aka shirya gudanarwa a ranar 31 ga watan Agusta saboda shari'ar da ake yi da hukumar da wasu mutane 12.
Akwai yiwuwar a tafi kotu domin SERAP tana son sanin gaskiyar kudin da aka ba kananan hukumomi tun da aka dawo mulkin farar hula a 1999 har zuwa yanzu.
Alƙalin da ke shari'ar Ɗanbilki Kwamanda ba shi da lafiya saboda haka ba zai iya sauraren shari'ar a yau ba, an ɗage shari'ar zuwa Maris mai zuwa.
Gwamnan jihar Kani, Abba Kabir Yusuf ya yi martani kan yarjejeniyar da ake yadawa cewa ya yi da Shugaba Tinubu da kuma jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
Tsohon mai magana da yawun dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Daniel Bwala, ya yi kus-kus a karo na biyu tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya ce matuƙar yan Najeriya na son ƙasar nan ta matsa daga inda take sai sun rika bin doka da ka'iddan a kowane abu suke yi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar kan rashin yi masa jaje bayan fashewar bam a Ibadan da ke jihar,
Siyasa
Samu kari