Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
A halin yanzu dai shugaba Bola Tinubu yana ganawa da jiga-jigan siyasar Ondo kan rikicin da ke tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da mataimakinsa Lucky Aiyedatiwa.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya samu nasara a Kotun ɗaukaka kara mai zama a jihar Legas kan karar zaben gwamnan da aka yi a watan Maris, 2023.
Yan majalisar dokokin jihar Ondo sun shirya zama na musamman yau Jumu'a kuma da yiwuwar zasu ayyana mataimakin gwamna a matsayin muƙaddashin gwamnan jihar.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Gwamna Sheriff na jihar Delta inda ta tabbatar da nasararshi, ta kori karar jam'iyyar APC a kotun.
Shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ribas, Desmond Akawor, ya haƙura da muƙaminsa na jam'iyya bayan shugaban ƙasa Tinubu ya naɗa shi babban muƙamin tarayya.
Daraktan kamfen jami'yyar PDP, Labaran Maku ya karyata jita-jitar cewa sun nuna farin cikinsu da faduwar PDP a shari'ar zaben jihar Nasarawa a jiya Alhamis.
Rahotannin da muke samu yanzu na yin nuni da cewa Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Abubakar Suleiman.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tura sakon gargadi ga jam'iyyun APC, NNPP kan shirinsu na gudanar da zanga-zanga a gobe Asabar a birnin Kano.
Kotun Daukaka Kara ta kori wasu gwamnoni tun bayan fara sauraron kararrakin zabe yayin da ta kuma tabbatar da nasarar wasu, ga jerin wadanda suka yi nasara.
Siyasa
Samu kari