Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bukaci jam’iyyun adawa da su bar korafi kan halin da kasar ke ciki a yanzu inda ta bukaci su nemo mafita kan matsalar.
Tsohon mai goyon bayan Atiku, Audu Mahmood da dubban magoya baya cikin harda shugabannin jam'iyyar PDP sun watsar da laima, sun koma jam'iyyar APC a Jigawa.
Jam'iyyar PDP ta sake yin magana kan halin da yan Najeriya suke ciki dangane da tsadar rayuwa da kuma yadda shugabannin APC suka wawure N20trn a kasar nan.
Gwamna Mai Mala Buni ya ayyana ranar Laraba, 7 ga watan Fabrairu a matsayin da babu aiki domin karrama marigayi tsohon gwamnan jihar da ya rasu a kasar Saudiyya.
Shugaban kungiyar Izalar Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaban tikitin Musulmi da Musulmi inda ya ce bai taba dana sanin zaben Tinubu da Kashim ba.
Auwalu Lawan Aranposu ya hadu da Abba Gida Gida, APC za ta rasa shugaban karamar hukumarta zuwa NNPP. Larabar nan za a kaddamar da shi a matsayin cikakken ‘dan NNPP.
Taƙaddamar jan ragamar APC reshen jihar Benuwai ta ƙara tsanani yayin da mutum ke ikirarin zama shugaban jam'iyya na jiha, an yi kaca-kaca da babbar sakatariya.
Shugaban karamar hukumar Ungogo a jihar Kano, Injiniya Abdullahi Ramat ya yi murabus daga shugabancin karamar hukumar a yau Litinin 5 ga watan Faburairu.
‘Dan APC ya zargi Muhammadu Buhari da kawo matsalar tattalin arziki. Magaji ya kawo shawara a tara masana tattalin arziki a tsara yadda za a ceto yankin Arewa
Siyasa
Samu kari